{"id":51909,"date":"2024-03-11T15:49:12","date_gmt":"2024-03-11T14:49:12","guid":{"rendered":"https:\/\/freedomradionig.com\/?p=51909"},"modified":"2024-03-13T11:37:11","modified_gmt":"2024-03-13T10:37:11","slug":"gwamnatin-kano-za-ta-biyawa-dukkan-%c9%97alibai-jihar-ku%c9%97in-makaranta-da-suke-karatu-a-a-wasu-jihohin-%c6%99asar-nan","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/freedomradionig.com\/gwamnatin-kano-za-ta-biyawa-dukkan-%c9%97alibai-jihar-ku%c9%97in-makaranta-da-suke-karatu-a-a-wasu-jihohin-%c6%99asar-nan\/","title":{"rendered":"Gwamnatin kano za ta biya kudin karatun \u0257aliban jihar da ke karatu a wasu jihohin"},"content":{"rendered":"<div class=\"26b6174c6ffa2287127fc0859ad656a2\" data-index=\"1\" style=\"float: none; margin:0px 0 0px 0; text-align:center;\">\n<script data-ad-client=\"ca-pub-9082864054165282\" async src=\"https:\/\/pagead2.googlesyndication.com\/pagead\/js\/adsbygoogle.js\"><\/script>\n<\/div>\n<p>Gwamnatin jihar Kano ta ce zata biyawa \u0257alibai dubu ashirin da hudu da \u0257ari da hamsin da daya ku\u0257in makaranta ga dukkanin \u0257alibai \u01b4an asalin jihar Kano na makarantu goma sha biyu da suke arewacin \u0199asar nan domin samar mu su da ci gaba da karatun su musamman ga wa&#8217;inda aka kasa biya musu ku\u0257in.<\/p><!--CusAds0--><!--CusAds0--><!--CusAds0-->\n<p>Shugaban hukumar bayar da tallafin karatu na jihar kano Alhaji Kabiru Getso Haru ne ya bayyana hakan a safiyar yau yayin taron manema labarai da ya gudanar inda ya ce la&#8217;akari da Yadda wasu iyaye suka kasa biyawa \u01b4a\u01b4an su ku\u0257in makarantar yasa gwamnati ta ce zata biya mu wannan kudin domin ci gaba da karatun su.<\/p>\n<p>Kabiru Getso ya ce a baya gwamnatin ta biyawa dalibai ku\u0257in makaranta iya mallakin ta, adan haka yanzu haka gwamnati ta bayar da umarnin fara tantance daliban \u01b4an asalin jihar Kano da suke a makarantu 12 da suke arewacin \u0199asar.<\/p><!--CusAds0-->\n<p>Dakta Kabiru Getso Haruna ya bayyana makarantun kamar haka.<\/p>\n<p>Kwalejin koyar da aikin Noma ta tarayya dake hotoro, jami&#8217;ar Abubakar Tafawa \u0181alewa dake Bauchi, Jami&#8217;ar Maiduguri,Jami&#8217;ar tarayya ta Gusau da kuma Dutsen ma sai jami&#8217;ar Sule Lamido dake kafin hausa, da kuma jami&#8217;ar Ahmadu Bello dake Zaria, sai jami&#8217;ar Tarayya ta jihar Gombe, da kuma kwalejin tarayya dake kano FCE, sai kuma Usman Danfodiyo dake Sokoto da kuma jami&#8217;ar umaru musa dake katsina.<\/p>\n<p>Haka kuma ya \u0199ara da cewa iya wannan karon ka\u0257ai gwamnati zata biya domin taimakon gaggawa ga \u0257alibai kar kowa ya zata gwamnati zata ci gaba da biya musu ku\u0257in makaranta.<\/p>\n<!--CusAds0--><p>Ka zalika gwamnatin jihar Kano ta ce nan gaba za ta ci gaba da tantance \u0257alibai domin basu tallafin karatu kamar yadda aka saba<\/p>\n<!--CusAds0-->\n<div style=\"font-size: 0px; height: 0px; line-height: 0px; margin: 0; padding: 0; clear: both;\"><\/div>","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Gwamnatin jihar Kano ta ce zata biyawa \u0257alibai dubu ashirin da hudu da \u0257ari da hamsin da daya ku\u0257in makaranta ga dukkanin \u0257alibai \u01b4an asalin jihar Kano na makarantu goma sha biyu da suke arewacin \u0199asar nan domin samar mu su da ci gaba da karatun su musamman ga wa&#8217;inda aka kasa biya musu ku\u0257in. [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":62,"featured_media":51910,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"jetpack_post_was_ever_published":false,"_jetpack_newsletter_access":"","_jetpack_dont_email_post_to_subs":false,"_jetpack_newsletter_tier_id":0,"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":true,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","enabled":false}}},"categories":[2],"tags":[],"class_list":["post-51909","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-labarai"],"jetpack_publicize_connections":[],"jetpack_featured_media_url":"https:\/\/i0.wp.com\/freedomradionig.com\/wp-content\/uploads\/2024\/03\/images-15.jpeg?fit=495%2C619&ssl=1","jetpack_sharing_enabled":true,"jetpack-related-posts":[],"amp_enabled":true,"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/freedomradionig.com\/wp-json\/wp\/v2\/posts\/51909","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/freedomradionig.com\/wp-json\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/freedomradionig.com\/wp-json\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/freedomradionig.com\/wp-json\/wp\/v2\/users\/62"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/freedomradionig.com\/wp-json\/wp\/v2\/comments?post=51909"}],"version-history":[{"count":4,"href":"https:\/\/freedomradionig.com\/wp-json\/wp\/v2\/posts\/51909\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":51934,"href":"https:\/\/freedomradionig.com\/wp-json\/wp\/v2\/posts\/51909\/revisions\/51934"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/freedomradionig.com\/wp-json\/wp\/v2\/media\/51910"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/freedomradionig.com\/wp-json\/wp\/v2\/media?parent=51909"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/freedomradionig.com\/wp-json\/wp\/v2\/categories?post=51909"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/freedomradionig.com\/wp-json\/wp\/v2\/tags?post=51909"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}